Skip to content
Firistoci 8:31-32

Firistoci 8:31-32

31
Sai Musa ya ce wa Haruna da ’ya’yansa maza, “Ku dafa naman a ƙofar Tentin Sujada, ku kuma ci shi a can tare da burodi daga kwandon naɗi, yadda na umarta, cewa, ‘Haruna da ’ya’yansa maza za su ci shi.’
32
Sa’an nan ku ƙone sauran naman da kuma burodin.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options