Skip to content
Firistoci 8:1-4

Firistoci 8:1-4

1
Ubangiji ya ce wa Musa,
2
“Kawo Haruna da ’ya’yansa maza, ka ɗauki rigunansu, man keɓewa, bijimi domin hadaya don zunubi, ’yan raguna biyu da kuma kwandon da yake da burodi marar yisti,
3
ka kuma tara dukan jama’a a ƙofar Tentin Sujada.”
4
Sai Musa ya yi yadda Ubangiji ya umarce shi, jama’a kuwa suka taru a ƙofar Tentin Sujada.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options