Skip to content
Firistoci 8:1-2

Firistoci 8:1-2

1
Ubangiji ya ce wa Musa,
2
“Kawo Haruna da ’ya’yansa maza, ka ɗauki rigunansu, man keɓewa, bijimi domin hadaya don zunubi, ’yan raguna biyu da kuma kwandon da yake da burodi marar yisti,
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options