Skip to content
Firistoci 3:16-17

Firistoci 3:16-17

16
Firist zai ƙone su a kan bagade kamar abinci, hadaya ce da aka yi da wuta, mai daɗin ƙanshi. Dukan kitsen na Ubangiji ne.
17
“ ‘Wannan dawwammamiyar farilla ce ga tsararraki masu zuwa, a inda za ku zauna. Ba za ku ci wani kitse ko wani jini ba.’ ”
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options