Skip to content
Firistoci 27:1

Firistoci 27:1

Ana nuna aya 1 tare da mahallin da ke kewaye.
1
Ubangiji ya ce wa Musa,
2
“Ka yi magana da Isra’ilawa, ka ce musu, ‘Duk sa’ad da mutum ya yi rantsuwa ta musamman zai keɓe wani ga Ubangiji, ta wurin biyan kuɗaɗen fansa,
3
ga yadda ma’aunin biyan zai kasance, mutum mai shekara tsakanin ashirin da sittin, za a biya azurfa hamsin.
4
Mace kuma za a biya azurfa talatin.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options