Skip to content
Firistoci 27:1

Gabatarwa ga Alwashi da Fansa

Firistoci 27:1
Ana nuna aya 1 tare da mahallin da ke kewaye.
1
Ubangiji ya ce wa Musa,
2
“Ka yi magana da Isra’ilawa, ka ce musu, ‘Duk sa’ad da mutum ya yi rantsuwa ta musamman zai keɓe wani ga Ubangiji, ta wurin biyan kuɗaɗen fansa,
3
ga yadda ma’aunin biyan zai kasance, mutum mai shekara tsakanin ashirin da sittin, za a biya azurfa hamsin.
4
Mace kuma za a biya azurfa talatin.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options