Skip to content
Firistoci 21:13-15

Firistoci 21:13-15

13
“ ‘Dole macen da zai aura ta kasance budurwa.
14
Ba zai auri matan da mijinta ya mutu, ko macen da mijinta ya rabu da ita, ko macen da ta ɓata kanta ta wurin karuwanci ba, sai dai yă auri budurwa daga cikin mutanensa,
15
don kada yă ƙazantar da ’ya’yansa a cikin mutanensa. Ni ne Ubangiji, wanda ya mai da shi mai tsarki.’ ”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options