Skip to content
Firistoci 20:22-23

Firistoci 20:22-23

22
“ ‘Ku kiyaye dukan farillaina da dokokina duka, don kada ƙasar da nake kai ku ta amayar da ku.
23
Kada ku yi zama bisa ga al’adun al’umman da zan kora a gabanku. Domin sun aikata dukan waɗannan abubuwa, na yi ƙyamarsu.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options