Skip to content
Firistoci 20:15-16

Firistoci 20:15-16

15
“ ‘In mutum ya yi jima’i da dabba, dole a kashe shi, dole kuma ku kashe dabbar.
16
“ ‘In mace ta kusaci dabba don tă yi jima’i da ita, ku kashe macen da dabbar. Dole a kashe su; alhakin jininsu zai zauna a kansu.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options