Skip to content
Firistoci 19:5-8

Firistoci 19:5-8

5
“ ‘Sa’ad da kuka miƙa hadaya ta salama ga Ubangiji, ku miƙa ta yadda za tă karɓu a madadinku.
6
Za a ci ta a ranar da kuka miƙa ta, ko kuwa a kashegarin; duk abin da ya rage har kwana ta uku dole a ƙone shi.
7
In aka ci ta a rana ta uku, marar tsabta ce, ba kuma za a karɓe ta ba.
8
Duk wanda ya ci ta zai zama da laifi domin ya ƙazantar da abin da yake da tsarki ga Ubangiji, dole a raba mutumin nan da mutanensa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options