Skip to content
Firistoci 16:8-9

Firistoci 16:8-9

8
Haruna zai jefa ƙuri’a don awaki biyun ɗin, ƙuri’a ɗaya domin Ubangiji, ɗayan kuma don azazel
9
Haruna zai kawo akuyar da ƙuri’a ta fāɗi a kai wa Ubangiji yă miƙa ta na hadaya don zunubi.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options