Skip to content
Firistoci 15:16-17

Firistoci 15:16-17

16
“ ‘Sa’ad da namiji ya ɗigar maniyyi, dole yă wanke jikinsa gaba ɗaya da ruwa, zai kuma ƙazantu har yamma.
17
Dole a wanke duk riga ko fatar da yake da maniyyin a kansa da ruwa, zai kuma ƙazantu har yamma.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options