Skip to content
Firistoci 12:1-2

Firistoci 12:1-2

1
Ubangiji ya ce wa Musa,
2
“Faɗa wa Isra’ilawa, ‘Macen da ta yi ciki ta kuma haihu ɗa namiji za tă ƙazantu kwana bakwai, kamar yadda takan ƙazantu a lokacin al’adarta.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options