Skip to content
Firistoci 1:1-2

Firistoci 1:1-2

1
Ubangiji ya kira Musa ya yi masa magana daga cikin Tentin Sujada ya ce,
2
“Yi magana da Isra’ilawa ka ce musu, ‘Duk sa’ad da waninku ya kawo hadaya ga Ubangiji, ku kawo hadayarku ta dabba daga garkenku ta shanu ko kuwa daga tumakinku.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options