Chuyển đến nội dung
Makoki 3:17-19

Makoki 3:17-19

17
An hana ni salama; na manta da ko mene ne ake kira wadata.
18
Saboda haka na ce, “Darajata ta ƙare da kuma duk abin da nake begen samu daga wurin Ubangiji.”
19
Na tuna da azabata da kuma sintiri, da na yi ta yi da ɗacin rai.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options