Skip to content
Mahukunta 9:10-11

Mahukunta 9:10-11

10
“Biye da wannan, sai itatuwan suka ce wa itacen ɓaure, ‘Zo ka zama sarkinmu.’
11
“Amma itacen ɓauren ya ce, ‘In bar kyawawan ’ya’yana da zaƙinsu, in zo in yi ta fama da itatuwa?’
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options