Skip to content
Mahukunta 8:4-5

Mahukunta 8:4-5

4
Gideyon da mutanensa ɗari uku, sun gaji, duk da haka suka yi ta fafarar, suka zo Urdun suka haye shi.
5
Ya ce wa mutanen Sukkot, “Ku ba wa mutanena burodi; sun gaji, har yanzu ina fafarar Zeba da Zalmunna, sarakunan Midiyawa.”
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options