Skip to content
Mahukunta 8:16-17

Mahukunta 8:16-17

16
Ya kwashe dattawan garin ya koya wa mutanen Sukkot hankali ta wurin hukunta su da ƙayayyuwan hamada.
17
Ya rushe hasumiyar Fenuwel ya kuma karkashe mutanen garin.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options