Skip to content
Mahukunta 7:5-6

Mahukunta 7:5-6

5
Saboda haka Gideyon ya kai mutanen cikin ruwa. A can Ubangiji ya ce masa, “Ka ware waɗanda suka tanɗi ruwa kamar kare daga waɗanda suka durƙusa suka sha ruwan.”
6
Mutum ɗari uku sun tanɗi ruwa, dukan sauran kuwa suka durƙusa suka sha ruwan.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options