Skip to content
Mahukunta 5:20-22

Mahukunta 5:20-22

20
Daga sama taurari suka yi faɗa, daga bakin tekuna suka yi yaƙi da Sisera.
21
Kogin Kishon ya kwashe su, tsohon kogi, kogin Kishon. Ci gaba raina; ka ƙarfafa!
22
Sa’an nan kofatan dawakai suka ƙwaƙula, suna sukuwa, haka dawakansa masu ƙarfi suke tafiya.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options