Skip to content
Mahukunta 21:1-2

Mahukunta 21:1-2

1
Mutanen Isra’ila sun riga sun yi rantsuwa a Mizfa cewa, “Ba ɗayanmu da zai ba da ’yarsa aure ga mutumin Benyamin.”
2
Sai mutanen suka tafi Betel, inda suka zauna a gaban Allah har yamma, suna tā da muryoyinsu suna kuka mai zafi.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options