Skip to content
Mahukunta 20:20-21

Mahukunta 20:20-21

20
Mutanen Isra’ila suka fita yaƙi da mutane Benyamin suka kuma ja dāgār yaƙi a Gibeya.
21
Mutanen Benyamin suka fito daga Gibeya suka kashe mutum dubu ashirin da biyu na Isra’ilawa a dāgār yaƙi a ranar.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options