Skip to content
Mahukunta 2:21-22

Mahukunta 2:21-22

21
ba zan ƙara kori wata al’ummar da Yoshuwa ya bari sa’ad da ya rasu ba.
22
Zan yi amfani da su in gwada Isra’ila in ga ko za su bi hanyar Ubangiji su kuma yi tafiya a cikinta kamar yadda kakanninsu suka yi.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options