Skip to content
Mahukunta 2:20-21

Mahukunta 2:20-21

20
Saboda haka sai Ubangiji ya fusata da Isra’ila ya ce, “Domin wannan al’umma ta tā da yarjejjeniyar da na yi da kakanninsu ba su kuwa saurare ni ba,
21
ba zan ƙara kori wata al’ummar da Yoshuwa ya bari sa’ad da ya rasu ba.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options