Skip to content
Mahukunta 15:15-16

Mahukunta 15:15-16

15
Da ya samo muƙamuƙin jaki, ya ɗauka, sai ya karkashe mutane dubu ɗaya.
16
Sa’an nan Samson ya ce, “Da muƙamuƙin jaki na mai da su jakuna. Da muƙamuƙin jaki na kashe mutum dubu.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options