Skip to content
Yoshuwa 8:16-17

Yoshuwa 8:16-17

16
Aka kira duk mazan Ai su fafare su, suka kuwa fafari Yoshuwa, aka yaudare su suka yi nisa da birnin.
17
Ba namijin da ya rage a Ai ko Betel da bai fita don yă fafari Isra’ilawa ba. Suka bar birnin a buɗe, suka tafi fafarar Isra’ilawa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options