အကြောင်းအရာသို့ ကျော်သွားရန်
Yoshuwa 7:20-21

Yoshuwa 7:20-21

20
Akan kuwa ya amsa ya ce, “Gaskiya ne! Na yi wa Ubangiji, Allah na Isra’ila zunubi. Ga abin da na yi.
21
A cikin ganimar, na ga doguwar riga mai kyau irin ta Babilon, da shekel ɗari biyu na azurfa, da kuma sandan zinariya mai nauyin shekel hamsin, sai raina ya so su, na kuwa kwashe su. Na tona rami a cikin ƙasa a tentina; na ɓoye.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options