Yoshuwa 13:7-8
7
ka raba ta tă zama gādo wa kabilu tara da kuma rabin kabilar Manasse.”
8
Rabin kabilar Manasse, mutanen Ruben da mutanen Gad suka karɓi rabonsu na gādo wanda Musa ya ba su a gabashin Urdun. Abin da Musa bawan Ubangiji ya ba su ke nan.