Skip to content
Yoshuwa 10:18-19

Yoshuwa 10:18-19

18
Sai ya ce, “Ku mirgina manyan duwatsu ku rufe bakin kogon, sai ku sa waɗannan mutane su yi tsaron kogon.
19
Amma kada ku tsaya a can! Ku fafari abokan gābanku, ku kai musu hari ta baya, kada ku bari su kai biranensu, gama Ubangiji Allahnku ya ba da su a hannunku.”
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options