Skip to content
Yohanna 4:15-16

Yohanna 4:15-16

15
Sai macen ta ce masa, “Ranka yă daɗe, ka ba ni ruwan nan, don kada in ƙara jin ƙishirwa, in yi ta zuwa nan ɗiban ruwa.”
16
Sai ya ce mata, “Je ki zo da mijinki.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 90 chars

Options