Skip to content
Yohanna 18:20-21

Yohanna 18:20-21

20
Yesu ya amsa ya ce, “Ai, na yi wa duniya magana a fili. Na kuma sha yin koyarwa a majami’u ko kuma a haikali inda Yahudawa duka sukan taru. Ban taɓa faɗin kome a ɓoye ba.
21
Don me kake tuhumata? Ka tambayi waɗanda suka ji ni. Ba shakka, sun san abin da na faɗa.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options