Skip to content
Yohanna 16:31-32

Yohanna 16:31-32

31
Yesu ya amsa ya ce, “A ƙarshe kun gaskata!
32
Amma lokaci na zuwa, har ma ya yi, da za a warwatsa ku, kowa yă koma gidansa. Za ku bar ni ni kaɗai. Duk da haka ba ni kaɗai ba ne, gama Ubana yana tare da ni.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options