Skip to content
Yohanna 14:6-7

Yohanna 14:6-7

6
Yesu ya amsa ya ce, “Ni ne hanya, ni ne gaskiya, ni ne kuma rai. Ba mai zuwa wurin Uba sai dai ta wurina.
7
Da kun san ni, da za ku san Ubana ma. Daga yanzu, kun san shi kun kuma gan shi.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options