Skip to content
Yohanna 11:7-8

Yohanna 11:7-8

7
Sai ya ce wa almajiransa, “Mu koma Yahudiya.”
8
Sai suka ce, “Rabbi, ba da daɗewa ba ne Yahudawa suka nemi su jajjefe ka, duk da haka za ka koma can?”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options