Skip to content
Yohanna 11:6-7

Yohanna 11:6-7

6
Duk da haka sa’ad da ya ji Lazarus ba shi da lafiya, sai ya ƙara kwana biyu a inda yake.
7
Sai ya ce wa almajiransa, “Mu koma Yahudiya.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options