Skip to content
Yohanna 1:48-49

Yohanna 1:48-49

48
Natanayel ya yi tambaya ya ce, “A ina ka san ni?” Yesu ya amsa ya ce, “Na gan ka yayinda kake a gindin itacen ɓaure, kafin Filibus yă kira ka.”
49
Sai Natanayel ya ce, “Rabbi, kai Ɗan Allah ne. Kai ne Sarkin Isra’ila.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 90 chars

Options