Skip to content
Ayuba 3:1-3

Ayuba 3:1-3

1
Bayan wannan Ayuba ya buɗe baki ya la’anta ranar da aka haife shi.
2
Ayuba ya ce,
3
“A hallaka ranar da aka haife ni, da kuma daren da aka ce, ‘An haifi jariri namiji!’
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options