Skip to content
Ayuba 2:7-8

Ayuba 2:7-8

7
Sai Shaiɗan ya bar Ubangiji, ya je ya sa wa Ayuba ƙuraje masu zafi a jikinsa daga tafin ƙafafunsa har zuwa kansa.
8
Sai Ayuba ya ɗauki kaskon tukunya yana ta sosa ƙurajen da shi, yayinda yake zaune cikin toka.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options