Skip to content
Irmiya 7:1-3

Irmiya 7:1-3

1
Maganar da ta zo wa Irmiya ke nan daga Ubangiji.
2
“Ka tsaya a ƙofar gidan Ubangiji, a can kuwa ka yi shelar wannan saƙo. “ ‘Ku ji maganar Ubangiji, dukanku mutanen Yahuda waɗanda suke shiga ta waɗannan ƙofofi don yin sujada ga Ubangiji.
3
Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki, Allahna Isra’ila, yana cewa ku gyara hanyoyinku da ayyukanku, zan kuwa bar ku ku zauna a wannan wuri.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options