Skip to content
Irmiya 7:1-2

Irmiya 7:1-2

1
Maganar da ta zo wa Irmiya ke nan daga Ubangiji.
2
“Ka tsaya a ƙofar gidan Ubangiji, a can kuwa ka yi shelar wannan saƙo. “ ‘Ku ji maganar Ubangiji, dukanku mutanen Yahuda waɗanda suke shiga ta waɗannan ƙofofi don yin sujada ga Ubangiji.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options