Skip to content
Irmiya 6:29-30

Irmiya 6:29-30

29
Mazuga yana zuga da ƙarfi don yă ƙone dalma da wuta, amma tacewa yana tafiya a banza; ba a fitar da mugaye.
30
Ana ce da su azurfar da aka ƙi, gama Ubangiji ya ƙi su.”
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options