Skip to content
Irmiya 5:29-31

Irmiya 5:29-31

29
Bai kamata in hukunta su saboda wannan ba?” In ji Ubangiji. “Bai kamata in yi ramuwa a kan irin al’umma kamar wannan ba?
30
“Abin banmamaki da bantsoro ya faru a ƙasar.
31
Annabawa suna annabcin ƙarya, firistoci suna mulki da ikon kansu, mutanena kuma suna son haka. Amma me za ku yi a ƙarshe?
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options