Skip to content
Irmiya 5:27-28

Irmiya 5:27-28

27
Kamar keji cike da tsuntsaye, gidajensu sun cika da ruɗu; sun yi arziki suka kuma zama masu iko
28
suka kuma yi ƙiba, suka yi bul-bul. Mugayen ayyukansu ba su da iyaka; ba sa wa marayu shari’ar adalci, ba sa kāre ’yancin matalauta.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options