Skip to content
Irmiya 5:24-25

Irmiya 5:24-25

24
Ba sa faɗa wa kansu, ‘Bari mu ji tsoron Ubangiji Allahnmu, wanda yake ba mu ruwan sama a kan kari na kaka da na bazara, wanda kullum yake tabbatar mana da girbi.’
25
Laifofinku sun raba ku da waɗannan abubuwa; zunubanku sun hana ku samun alheri.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options