Irmiya 5:24-25
24
Ba sa faɗa wa kansu, ‘Bari mu ji tsoron Ubangiji Allahnmu, wanda yake ba mu ruwan sama a kan kari na kaka da na bazara, wanda kullum yake tabbatar mana da girbi.’
25
Laifofinku sun raba ku da waɗannan abubuwa; zunubanku sun hana ku samun alheri.