Skip to content
Irmiya 5:16-17

Irmiya 5:16-17

16
Kwarinsu kamar buɗaɗɗen kabari ne; dukansu jarumawa ne.
17
Za su cinye amfanin gonakinku da abincinku, za su cinye ’ya’yanku maza da mata; za su cinye garkunan tumakinku da na awakinku, za su cinye ’ya’yan inabinku da na ɓaurenku. Da takobi za su hallaka biranenku masu katanga.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options