Skip to content
Irmiya 5:16-17

Irmiya 5:16-17

16
Kwarinsu kamar buɗaɗɗen kabari ne; dukansu jarumawa ne.
17
Za su cinye amfanin gonakinku da abincinku, za su cinye ’ya’yanku maza da mata; za su cinye garkunan tumakinku da na awakinku, za su cinye ’ya’yan inabinku da na ɓaurenku. Da takobi za su hallaka biranenku masu katanga.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options