Skip to content
Irmiya 5:15-17

Irmiya 5:15-17

15
Ya gidan Isra’ila,” in ji Ubangiji, “Ina kawo al’umma daga nesa a kanku al’umma ce ta tun dā mai ƙarfin hali, mutane ne da ba ku san harshensu ba, waɗanda ba za ku fahimci abin da suke faɗa ba.
16
Kwarinsu kamar buɗaɗɗen kabari ne; dukansu jarumawa ne.
17
Za su cinye amfanin gonakinku da abincinku, za su cinye ’ya’yanku maza da mata; za su cinye garkunan tumakinku da na awakinku, za su cinye ’ya’yan inabinku da na ɓaurenku. Da takobi za su hallaka biranenku masu katanga.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options