Skip to content
Irmiya 39:6-7

Irmiya 39:6-7

6
A can Ribla sarkin Babilon ya kashe ’ya’yan Zedekiya a idanunsa aka kuma kashe dukan manyan mutanen Yahuda.
7
Sa’an nan ya ƙwaƙule idanun Zedekiya ya kuma buga masa ƙuƙumi, ya kai shi Babilon.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options