Skip to content
Irmiya 37:11-13

Irmiya 37:11-13

11
Bayan sojojin Babiloniyawa suka janye daga Urushalima saboda sojojin Fir’auna,
12
sai Irmiya ya bar birnin don yă je yankin Benyamin ya sami rabon mallaka a cikin mutane a can.
13
Amma sa’ad da ya kai Ƙofar Benyamin, sai hafsa mai tsaro, wanda ake kira Iriya ɗan Shelemiya, ɗan Hananiya, ya kama shi ya kuma ce, “Kana gudu daga Babiloniyawa ne!”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options