Skip to content
Irmiya 32:37-38

Irmiya 32:37-38

37
tabbatacce zan tattara su daga dukan ƙasashen da na kore su zuwa cikin fushina da hasalata mai girma; zan komo da su wurin nan in sa su zauna lafiya.
38
Za su zama mutanena, ni kuwa in zama Allahnsu.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options