Skip to content
Irmiya 32:37-38

Irmiya 32:37-38

37
tabbatacce zan tattara su daga dukan ƙasashen da na kore su zuwa cikin fushina da hasalata mai girma; zan komo da su wurin nan in sa su zauna lafiya.
38
Za su zama mutanena, ni kuwa in zama Allahnsu.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options