Irmiya 30:1-4
1
Ga maganar da ta zo wa Irmiya daga Ubangiji.
2
“Ga abin da Ubangiji, Allah na Isra’ila, yana cewa, ‘Ka rubuta a cikin littafi dukan maganganun da na yi maka.
3
Kwanaki suna zuwa,’ in ji Ubangiji, ‘sa’ad da zan komo da mutanena Isra’ila da Yahuda daga bauta in kuma maido da su ga ƙasar da na ba wa kakanninsu mallaka,’ in ji Ubangiji.”
4
Ga kalmomin Ubangiji da ya yi game da Isra’ila da Yahuda,
Settings