Skip to content
Irmiya 29:8-10

Irmiya 29:8-10

8
I, ga abin da Ubangiji Maɗaukaki, Allah na Isra’ila yana cewa, “Kada ku bar annabawa da masu sihiri a cikinku su ruɗe ku. Kada ku saurari mafarkan da dā kuke ƙarfafa su su yi.
9
Suna muku annabcin ƙarya da sunana. Ban aike su ba,” in ji Ubangiji.
10
Ga abin da Ubangiji yana cewa, “Sa’ad da shekaru saba’in suka cika a Babilon, zan zo muku in cika alkawarin alherina don in komo da ku zuwa wannan wuri.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options